Saban whatsapp new yowa v9.05

 assalamu alekun yan owa barka dazuwa shafin tanimu1 tv channel 


yauma kamar kullin munkawomaku wani saban whatsapp mai keu dakuma ban mamaki 



DOWNLOAD DYOWA V72

🖕🖕🖕🖕

 

DOWNLOAD THEMS 

        🖕🖕🖕🖕🖕

(1)

CUTAR WARIN BAKI/ AMOSANIN BAKI/Mouth Odor Ko Mouth disorder...

👇👇👇👇👇👇👇👇

 Wannan cutar ba Karamar cuta Bace da wasu kalilan daga cikin Mutane suke Fama da ita. Sannan Cuta ce da take Cin Mutunci Dan Adam. Sai dai ko idan ba zai shiga Cikin Mutane ba.

  Cutar warin baki. Ko tsamin baki, Bata jin MacLean, ko Aswaki. haka Zalika Bata jin wani Magani Anan kusa da kusa, Sai an dagewa mai irin Wannan Jinya da magunguna, Musamman Ma Na Musulunci (Islamic Medicine)

  Mai irin wannan jinyar Yana iya samun Kyama daga Mutane. Sabida A duk lokacin da yake magana. Anan ne Zakaji Bakinsa Yana Wari ko yana Tsamin gaske. Anan ne zakaga Mutane suna Kawar da Hancinsu ko kuma ma Suna Tashi daga Kusa da Inda mai irin wannan Jinyar Yake. Sannan ko ina ana zancensa. Ana Ambata shi da Aibu.

 Wannan Jinyar Tana iya kashe Aure idan Namiji yana da Wannan jinyar ko idan matarsa tana da wannan jinya. Sabida ba zai yiwu Daya yazo kusa da dayan ba. Alhalin bakinsa yana Tsami.

  Koda ga Wanda baya da irin wannan jinya, zai iya Amfani da wadannan Magunguna da Muka Tanadar. Domin suna kara karfin Hakora da kuma sanya Hakora su koma Fari Tasss da ikon Allah.

ABUBUWAN DA SUKD HADDASA WANNAN JINYA.

 Akasarin Abinda yake kawo Irin wannan Jinya shine, Cin Abinci da Zafi, wanda a daidai Lokacin ne Zakaga Dadashin Mutum yana Silgewa. Sabida zafin wannan Abinci da kake ci. ko Rashin wanke Baki idan Akaci Abinci. Musamman ma Wanda Yake Makalewa a Tsakanin hakora. Kamar Nama zai Rube a bakin Mutum, ta yadda a Haka ne zai bashi Damuwa. Ko cin wani Abinci Lalatacce Wanda yake da wani Wari. da Sauran su.

 Mun tanadi Magani ga Wanda yake da irin wannan Matsalar.

 Idan kana da irin wannan jinyar kuma Allah yasa kaci karo da wannan Rubutu Namu. Kuma Allah yasa ka Gamsu, zaka iya Tintibar Number Waya 08137783797, 08108605876.

ZAUREN SUNNAH ISLAMIC MEDICINE CENTER 08137783797


(2)

CUTAR BASIR

👇👇👇👇👇👇👇👇


 Cutar Basir ko kace BAWASIR da larabci da turanci kuma ana cewa File. 

 Cutar Basir cuta ce wadda take da dadadden tarihi.

  A zamanin manzon Allah saw Akwai wani Sahabi mai suna IMRAN IBN HUSSAIN, Wansa wannan bawan Allah yayi fama da jinyar Basir tsawon shekara da shekaru bai Sami sauki ba, a koda yaushe yana kwance, baya iya tashi zaune. Amma Da haka kuma mala'iku suke zuwa suna masa sannu. Harma su mika masa hannu suyi musabiha, manzon Allah saw ya tabbatar masa da cewar Mala'iku ne. Wanda wannan jinyar itace ta kaishi ga Ajalinsa. Harma an rawaito cewar IBN SIREEN yana cewa, duk lokacin da Naje dubiyar IMRAN BIN HUSSAIN Sai naji Kamar in kamu da jinya, Sabida yadda nake tarar da jikinsa.

  

👉 NAU'IN JINYAR BASIR GA DAN ADAM.

-Akwai Basir mai tsiro. Wanda wannan shine Basir Mafi zama Worst ga Rayuwar Dan Adam. Sabida wani lokacin idan ba'a dace ba, yana da wahalar komawa, ko kuma da zarar mai wanan cutar Basir din mai fitowa yaje Asibiti to Za'ayi masa tiyata, a yade tsiron. Wanda kuma da yawa idan akayi tiyata ba kowanne bane yake tsallakewa ba.

 Sau da yawa masu irin wannan Basir din, idan ya zama shine Ajalinsu, ana musu tsargin cewar Kamar HIV ce ta kashe su. Sabida yadda yake maida Rayuwar Dan adam.

- Akwai Basir mai yawan kumbura ciki. Mai irin wannan Basir din, Zaina ganin Cikinsa yana kumbura, yana daukar Iska. Kuma hakan zaisa mutum yana yawan Tusa. Babu kai babu kafa. Sabida wannan kumburin. Wani ma Sai yayi alwala sau babu Adadi. Sabida yana yi tana karyewa.

- yana daga alamar basir, mutum zaina jin duburarsa tana Zafi, Amma ba tare da tsito ya fito masa ba.

- Yana daga Alamar Basir mutum zaiji Tsantsarsa wani lokacin Kamar zata cire. Har Sai ya Sami wuri ya zaina ko ya kwanta.

- Yana daga Alamar Basir idan mutum yana jin Cikinsa yana murda masa, kuma idan ya Murda Sai yayi bayan gida. Sannan ne zai Sami sauki.

- Yana daga alamar Basir idan mutum yaji bayan gidansa yana Yin tauri, yaki fitowa, Harma wani lokacin Sai mutum ya goga sabulu, sannan ne zai samu ya fito daga duburarsa. Ko idan mutum yaje zaiyi ba haya Sai yaga yayi Dan kadan.

- Yana daga alamun Basir, idan mutum yana jin Kashin jini. Wani idan yayi kashi zaiga jini, sannan idan ya zauna zaiga jini a daidai wurin da ya zauna, Kamar Matar da ta haihu.

- Yana daga alamar Basir idan mutum yana Tsarki Bayan ya gama Bayan gida, Sai yana jin Maiko a duburarsa.


👉 ME YAKE JAWO WANNAN CUTA TA BASIR?

 Abubuwan da suke kawo wannan jinya ta Basir Akwai:-

 Yawan zama. Musamman masu sana'ar zama, su sukafi kowa jinyar Basir. Kamar direbobi Ko Teloli ko masu zaman office.

 Musamman ma direbobi ko mai yawan tafiye-tafiye. Ga yawan zama ga kuma zafin inji.

- Yawan cin abinci mai 

 tsananin Maiko ko tsananin Zaki.

- Zama akan abinda yake da Zafi. Kamar zama a sit din mashin a lokacin da ya dauki Zafi.

- Rashin Amfani da magungunan Basir Akai-Akai. Sabida jinya ce da kusan kowanne Dan adam yana dashi.


👉WACCE HANYA ZAMUBI WAJEN KAUCEWA DAGA WANNAN JINYAR.?

  Hanyar da zamubi wajen kaucewa wannan jinyar shine. Kauracewa zama sosai da kauracewa yawan shan Kayan zaki da Maiko da Amfani da sabulu wajen yin Tsarki idan mutum yayi Bayan gida.


Wanda ya gamsu kuma yake bukatar ingantattun magungunan Basir (Harbals) mun tanadesu na gida Nigeria da na wajen Nigeria. Sai ya tintibemu a lambar Waya 08137783797 ko ta whasapp da wannan number din.

  Kasuwarmu Online ne, Aikawa muke ga Wanda ya bukata cikin sauki. Idan baka gamsu ba, karka Tintibemu.



ZAUREN SUNNAH ISLAMIC MEDICINE CENTER 08137783797



Tags

Post a Comment

0 Comments
* Please Don't Spam Here. All the Comments are Reviewed by Admin.


 

 


 


buttons=(Accept !) days=(20)

Our website uses cookies to enhance your experience. Learn More
Accept !